Tarihin Juyin Mulki na Farko a Najeriya
A ranar 15 ga watan Janairun 1966, yayin Juyin Mulki ƙarƙashin jagorancin Manjo Emmanuel Ifeajuna da Manjo Nzeogwu, da sauransu, inda aka ƙashe manyan shugabannin Siyasa da suka haɗa da; Firaministan Najeriya na farko, Sir. Abubakar Tafawa Ɓalewa, da Firimiyan Jihar Arewa Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato, da kuma wasu jagororin Ƙasar 22. Kamar yadda a […]














