Kaso 40% na Yaran Najeriya na Fama da Cutar Rashin Girma – NDHS
Sabbin bayanai daga Nigeria Demographic and Health Survey (NDHS), waɗanda aka tattara daga ƙarshen shekarar 2023 zuwa farkon shekarar 2024, sun nuna cewa, kimanin kashi 40 cikin 100 na Yaran Najeriya da ke ƙasa da shekaru biyar su na fama da rashin girma (stunting), alamar ƙarancin gina jiki na dogon lokaci wanda ke iya shafar […]














