Yi rijista don samun sabbin labaranmu nan take!
Daga: Faruk Tahir Maigari ✍️ Pindiga, babban Birnin Masarautar Pindiga ne da ke Ƙaramar Hukumar Akko a Jihar Gombe, da ke Arewa maso Gabashin Najeriya. Pindiga, gari ne mai cike da tarihi mai ban sha’awa wadda Jukunawa suka kafa a tsakanin ƙarni na 16-17. Ƙauyen ya fara ne da wasu tsirarun mutane da ke zaune […]
Fitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, wadda ya rubuta fiye da Littattafai 400 na addinin Musulunci. Malamin, wadda jigo ne a Ɗariƙar Tijjaniyya a halin yanzu shi ne shugaban Majalisar Ƙoli ta Fatawa da Al’amuran Musulunci a Najeriya (NSCIA). Malamin ya kasance ɗan ƙabilar Shuwa Arab, kuma ya yi karatu a wurare da dama da […]
Madyan, garin mutanen Annabi Shu’aib AS, ya na nan a Al-Bada’a, yankin Tabuk a Arewa maso Yammacin ƙasashen Larabawa a Gabashin Gaɓar Tekun Aqqba a kan Bahar Maliya. Har ila yau, Madyan ya kasance wurin binciken kayan tarihi da ke Arewa maso Yammacin Larabawa, a yankin Tabuk, Saudi Arabiya ta yanzu. Wurin ya ƙunshi gidaje […]
Fulani, suna ne na ƙabilar Fulɓe a Hausance. Ƙabila ce wadda take magana da harshen, Fillanci ko Fulatanci, abin da su Fulanin da kansu suka kira ‘Fulfulde.’ Sannan kuma wannan kalma ta Fillanci ko Fulatanci ta na ɗaukar ma’ana ta halayyyar Fulani ta alkunya, jarumtaka, haƙuri da makamantansu. Amma asalin sunan nasu shi Fullo ga […]
Ƙasar Qatar ta sami kusan baƙi 730,000 a watan Janairu da Fabrairu na shekarar 2023, ƙaruwar kashi 347 a kowace shekara. A cikin wata sanarwa da hukumar Yawon Buɗe Ido Ta ƙasar (Qatar Tourism) ta fitar, ta bayyana cewa, a watan Janairun 2023, an samu masu ziyarar ƙasa da ƙasa 340,000, wadda ya ƙaru da […]