Yadda aka gudanar da taron tsarin rubutun Hausa na Gargajiya
Taron wadda ya gudana a Jami’ar Bayero da ke Kano, ƙarƙashin shiryarwar Sashen Nazarin Harsunan Najeriya ta Jami’ar; tare da haɗin guiwar Sashen Ilimin Harsuna Ƙasashen Waje, da Sashen Taskace Tarihi, da Cibiyar Bincike da Nazarin Harsunan Najeriya da Fassara. Taron ya mai da hankali ne kan asalin Baƙaƙen Hausa tun kafin zuwan rubutun A-ba-ja-da, […]














