Yadda aka Gudanar da Bikin Naɗin Sarautar Wakilin Rumadan Kachia
Mai Martaba, Chiefdom Agom Kachia, Mr. Zamani Dogon Yaro JP, ya naɗa Alh. Abubakar Mohammed Sakainu a matsayin ‘Wakilin Rumadan Kachia.’ Taron dai, ya gudana ne a Fadar Agom Kachia da ke Kudancin Jihar Kaduna, a Tarayyar Najeriya. Har ila yau, taron ya samu halartar shugabanni daga fannoni daban-daban, da jami’ai masu ruwa da tsaki, […]














