Ku Kasance Tare da Mu!

Yi rijista don samun sabbin labaranmu nan take!

Rai Dangin Goro

Ranar Mawaƙan Jazz: Yadda Maroko ta Shirya Kalankuwar Mawaƙan Jazz ta Duniya

Masu shirya taron sun bayyana cewa, Kalankuwar ta na nuna muhimmancin waƙoƙin Jazz wajen wanzar da zaman lafiya da adana al’adu da mutunta ɗan’Adam. Fitaccen mawaƙin Jazz na Najeriya, Femi Kuti da takwaransa na Amurka, Herbert Hancock su na cikin manyan baƙi a taron raƙashewar. Hoto: Femi Kuti       Daga: Charles Mgbolu Nau’in waƙar […]

Tsirrai

Amfanin Makani ga Lafiyar Ɗan’Adam

Amfanin Makani, ko Gwaza, ko kamar yadda ake kiransa da Harshen Larabci ‘Kulkas,’ ko Kunnen Giwa, kamaryadda wasu suke ambata a wasu Ƙasashen na Larabawa. Makani, ya na daga cikin Tsirrai masu muhimmanci sosai a cikin mafi yawa daga cikin rayuwar wasu Mutanen, kuma ya na daga cikin Abinci wanda Mutane suka sani tsawon lokaci, […]

Al'amuran Yau Da Kullum

Abin da ya sa Kiristocin Orthodox ke Bikin Kirsimeti a Watan Janairu

Kiristocin Orthodox na gudanar da bukukuwan Kirsimeti da sauran shagulgula da ake gudanarwa a ƙasashe da dama, wasu ma a Afirka. Kiristocin Orthodox na gudanar da bukukuwan Kirsimeti da sauran shagulgula da ake gudanarwa a Ƙasashe da dama, wasu ma a Afirka. Hoto / AFP Daga: Staff Reporter Kiristocin Orthodox na gudanar da bukukuwan Kirsimeti […]

Al'ada

Bikin Asante: Babban Bikin Gargajiya na Ghana

Bikin Akwasidae Kese wani gagarumin Biki ne a Kalandar al’ummar Asante, wanda ke gayyato mutane daga duk faɗin Ghana da ma Ƙasashen Duniya. Sarkin Asante Otumfuo Osei Tutu II, ya na bisa Karagar Zinariya, wanda ke nuna haɗin-kai da iko na al’ummar Asante, / Hoto: Mahama/Facebook Daga: Charles Mgbolu An ji raujin ganguna a Fadar […]

Jiya Da Yau

Shaka Zulu: Tushen al’ummar Zulu

Shaka kaSenzangakhona, shi ne Sarkin Masarautar Zulu daga 1816 zuwa 1828. Ɗaya daga cikin mafi tasiri na Monalu Zulu, ya ba da umarnin yin gyare-gyare mai fa’ida wanda ya sake tsara sojojinsa suka zama gagarabadau. Sunan Shaka Zulu na da Nasaba da Yaƙi Dakarunsa kan tarwatsa duk wanda ya sha masa gaba. DW ta yi […]

Tarihi

Tarihin Juyin Mulki na Farko a Najeriya

A ranar 15 ga watan Janairun 1966, yayin Juyin Mulki ƙarƙashin jagorancin Manjo Emmanuel Ifeajuna da Manjo Nzeogwu, da sauransu, inda aka ƙashe manyan shugabannin Siyasa da suka haɗa da; Firaministan Najeriya na farko, Sir. Abubakar Tafawa Ɓalewa, da Firimiyan Jihar Arewa Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato, da kuma wasu jagororin Ƙasar 22. Kamar yadda a […]

Jiya Da Yau

Gwanki Sha Bara: Murtala Ramat Muhammed

Tarihin Tsohon Shugaban Gwamnatin Mulkin Sojan Najeriya Marigayi Janar Murtala Ramat Muhammed Wane ne Janar Murtala? Murtala Ramat Muhammed GCFR, wani Jami’in Sojan Najeriya ne kuma Shugaban Ƙasa na huɗu na Najeriya. Ya jagoranci Juyin Mulkin shekarar 1966 na Najeriya wajen kifar da Mulkin Soja na Johnson Aguiyi-Ironsi, kuma ya yi fice a lokacin Yaƙin Basasar […]