Gadar Jebba: Gada ta Farko da Turawan Mulkin Mallaka Suka Gina a Najeriya
Ta kasance Gada ta farko da Turawan Mulkin Mallaka suka gina a Najeriya, wadda ta haɗe yankin Arewaci da Kudancin Ƙasar. Jebba, wani gari ne da ke Jihar Kwara, a Yammacin Najeriya. Garin ya ta’allaƙa ne a gaɓar Kudancin Kogin Neja (Niger River), mai nisan mil 550 (kilomita 885). Jebba na cikin Ƙaramar Hukumar Moro, […]














