Ku Kasance Tare da Mu!

Yi rijista don samun sabbin labaranmu nan take!

Al'ada

Al’adar Yanke Yatsa na Ƙabilar Dani

Dani, ƙabila ce da ke tsakiyar tsaunukan Yammacin New Guinea a cikin ƙwarin Baliem Valley, Highland Papua, na Ƙasar Indonisiya. Wani ɗanƙabilar Dani. |Hoto: Pulse Kusan mutane 100,000 suke zaune a cikin kwarin Baliem, wadda ya ƙunshi wakilan ƙabilun Dani. Wasu ƴan ƙabilar Dani, a yayin gudanar da bukukuwan al’ada. |Hoto: Pulse Har ila yau, […]

Turmin Tsakar Gida

Dr. Rachel Siu: Likitar Dabbobi Wacce ta Gayyaci Macijiya Bikin Aurenta

Rachel Siu, mai shekaru 26, da mijinta Eric, mai shekaru 31, sun gayyaci macizai da sauran Dabbobi zuwa bikin ɗaurin aurensu a Gidan Ajiyar Namun Daji (Zoo). Ba’amirkiya Rachel da mijinta Eric na sha’awar Dabbobi matuƙa, har ma sun gayyaci wata Mesa mai suna “Lucy,” don ta halarci bikin aurensu. Ma’auratan masu sha’awar dabbobi sun […]

Al'amuran Yau Da Kullum

Dr. Maryam ta Zama Farfesa Mace ta Farko kan Magungunan Gargajiya da Al’adun Hausa

Daga: Muhammad da Nazir Adam Ibrahim Majalisar Gudanarwar Jami’ar Bayero da ke Kano, ta amince da ɗaga darajar Dr. Maryam Mansur Yola, ta Sashen Koyar da Harsunan Najeriya, da ke Jami’ar zuwa matsayin Farfesar Magungunan Gargajiya da Al’adu, kamar yadda wata sanarwa da Jami’ar ta fitar a ranar Juma’a 27 ga Disamba, 2024 ta bayyana. […]

Jiya Da Yau

Shadé Thomas Fahm: Matar da ta Fara Sayar da Kayan Kwalliyar Zamani a Najeriya

Daga: Muhammad Cisse da Salahuddeen Muhammad Shade Thomas-Fahm, cikakkeken sunanta Victoria Omórọ́níkɛ Àdùkẹ́ Fọlashadé Thomas, ƙwararriyar mai zanen Kayan Ado ce ta Najeriya. Ita ce mace ta farko da ta fara yin kayan kwalliyar zamani a Najeriya. Kuma ita ce ta farko da ta fara buɗe Kantin Sayar da Kayan Kwalliya a Najeriya. A shekara […]

Tarihi

Wanne Fir’auna ne ya yi Rayuwa da Annabi Musa?

Daga: Wael Gamal (BBC News Arabic) Labarin asalin mutanen Masar da kuma tahirinsu ya yi ƙasa ba a jinsa har sai lokacin da aka samu ɓullar Yahudawan gargajiya da ke zaune a Ƙasar Masar, waɗanda aka ambata a littafin Injila, babin ficewar Banu Isra’ila daga Masar, da kuma wasu Ayoyin Al-kur’ani mai girma. Littattafan addini […]